An dauki matakin ne domin nuna adawa da abin da sakataren ma'aikatan fadar White House Will Scharf ya bayyana da dabi'un ...
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai dora kashi 10 cikin 100 kan danyen man Canada daga yau Asabar. Sauran kayayyakin ...
Shugaban hukumar Kungiyar Kasashen Yammacin Afirka Dr Omar Alieu Touray, ya sanar cewa ya sami wasikun bukatar tattaunawa ...
A ranar Alhamis ne aka kwashe dakaru a sansanonin sojin Congo da ke lardin Bukavu don karfafa tsaro a wuraren da ke kan ...
Saukin farashin da aka samu, ya dace da faduwar farashin man fetur a kasuwar duniya, sannan, kamfanin na Dangote, yana so ...
Jiya Alhamis ‘yan majalisar dokokin Amurka, sun yi nazarin irin tasirin da matakin shugaba Donald Trump, na dakatar da ...
Shirin Zauran VOA na wannan makon, zai kawo muku kashi na karshe na tattaunawa kan yadda Najeriya ke karbo bashi. Mahalarta zauran sun tattauna kan wani rahoton bakin duniya da ya ce Najeriya ce kasa ...
Rahotanni sun bayyana cewar wasu mutane dauke da makamai da ake zargin makiyaya ne sun hallaka manoma 5 a kauyen Ajegunle ...
Duk da jinkirta matakin a wasu fannoni, har yanzu akwai fargaba akan abin da zai kasance nan gaba a bangaren tallafin da ...
Bayan tattaunawa mai tsawo, bangarorin 2 sun amince da kafa wani kwamiti mai wakilai 10 da zai kunshi mutum 5 daga bangaren ...
Tems wacce ainihin sunanta shine Temilade Openiyi ta lashe kyautar fitacciyar waka daga nahiyar Afrika mai taken “love me ...
Muna kokarin ganin cewa mun yi sulhu don kawo karshen yake yaken da ake yi, ko kuma a kalla a ce mun taimaka don ganin sun yi sulhu tsakaninsu. Amma babu taimakon da ake bamu. Wannan shine babbar ...